Kamfanin dillancin labaran AhlulBaiti: Yara a birnin Khan Yunus da ke kudancin zirin Gaza sun yi kira da a kawo karshen laifukan ta'addancin gwamnatin sahyoniyawa a wani gangami mai taken "Dakatar da yaki da kisan kare dangi da zalunci". Yara da suke dauke da tutoci masu taken "Badon Mutuwa Ba, Bafon Yunwa Ba". yaran sun yi jawabi ga al'ummomin duniya: "Muna mutuwa saboda tashin bamabamai, cututtuka, yunwa da kishirwa, kuma duniya ta yi shiru".

30 Afirilu 2025 - 18:36
Source: ABNA24

Your Comment

You are replying to: .
captcha